Tehran (IQNA) Gwamnatin kasar Afirka ta Kudu ta yi Allawadai da kakkausar murya dangane da baiwa Isra’ila kujera a matsayin mamba mai sanya ido a kungiyar tarayyar Afirka.
Lambar Labari: 3486149 Ranar Watsawa : 2021/07/28
Tehran (IQNA) wani mai bincike a kasar Habasha ya harhada wasu tsoffin littafai na addinin muslunci na tarihi.
Lambar Labari: 3485027 Ranar Watsawa : 2020/07/27
Bangaren kasa da kasa, karamin ofishin jakadancin Iran a kasar Habasha ya sanar da cewa Abdulmajid Naser mahardacin kur'ani dan kasar ta Habasha zai halarci gasar kur'ani ta Iran.
Lambar Labari: 3482580 Ranar Watsawa : 2018/04/18
Bangaren kasa da kasa, za a gudanar da zaman taron karawa juna sani kan hakkokin mata a mahangar addinin musulunci da kuma addinin kiristancia kasar Habasha.
Lambar Labari: 3482447 Ranar Watsawa : 2018/03/03